@ummujidda
🕊️🌳KU KAN KURCIYA🌳🕊️
Allah ya halicci ɗan Adam da daraja da mutunci, amma mutum da kansa yake rushe wannan darajar, idan ya ƙasƙantar da kansa saboda son duniya, mugunta, ko zalunci.
Mutunci ba a neman sa da kuɗi, ana kiyaye shi ne da halin kirki.