muhd sani kargi Nigeria $coredao 7M685NPR
0 Followers
0xec76A5f997670e18d2ee80d7a63BDD0857C29F9F
recast:farcaster://casts/0x34faca6dcabd352b9142dfdbc99e21cd8d0e314fae39a9e9d43bf1fe83e8e6ea
An zabi Iran ta jagoranci taron shari'ar SCO karo na 21 a shekarar 2026, in ji mataimakin ministan harkokin wajen kasar Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran mai kula da harkokin shari'a da kasa da kasa, Kazem Gharibabadi, ya bayyana cewa, Tehran za ta karbi bakwanci tare da jagorantar taron koli na alkalai karo na 21 na kasashe mambobin kungiyar hadin kan Shanghai (SCO) a shekarar 2026. @ShahidnmuTV